Sie sind auf Seite 1von 5

*Wani labari ne da yafaru agarin daura wata marar lafiya ce tayi mafarkin annabi muhammadu s.a.w.

yabata ruwa tasha wayewar gari sai tafarka kamar bata taba yin rashin lafiya ba wani offissa da
yasamu sakon ya tura mutunc 13 nan take yasamu karin girma awajan aikin sa wani kuma da ya samu
sakon bai tura wa kowa ba,sai yagoge sai da ya tafka asara ta kwana 13.Idan kasamu wanan sako to
kayi kokari katura ma mutun 13.Insha allah da yarda allah za a dace ?*
ِ ‫ْــــــــــــــــم هَّللا ِ الرَّحْ َم الر‬
‫َّحيْم‬ ِ ‫بِس‬.......
_The Heart that believes and fears ALLAH Shall always have Peace & Contentment. May you and ur
Family remain peaceful & contented forever. May Allah fulfil all our needs, may HE accept all our
duas, remove our difficulties and Protect us from Shaytaan and all Evil..... Alhamdulillah it's Friday,
remember the Sunnah's of the day, especially reciting Surat Al-Kahf....._

*Good Morning*
*And*
*Juma'at Mubaraq*
*Ina Rokon Allah Ubangiji*
Ya Amintar Da Ruhinmu
Ya Tsarkake Zuciyarmu
Ya Haskaka Tunaninmu
Ya Kawar Da Damuwarmu
Ya Yafe Zunubanmu
Ya Karbi Ibadarmu
Ya Kyautata Karshenmu
Ya haskaka kabarinmu Ya Allah kasa Aljannace Makomarmu da iyalanmu, Amin. *Barka da wannan
lokaci*
Allah ka cire mana hassada
Allah ka cire mana girman kai
Allah ka cire mana ganin kyashi
Allah ka cire mana san zuciya
Allah ka zamo jin mu👂
Allah ka zamo ganin mu👀
Allah ka zamo tunaninmu
Allah ka zamo furucinmu
Allah ka yalwata Arzikin mu
Allah ka tsaremu shiga wuta
🌹BARKAN MU DA SAFIYA🌹
*ASSALAMU ALAIKUM*

*👉🏼Jin dadi🍇🍎*
*👉🏼Kwanciyar hankali 💞*
*👉🏼Amincin Allah👏🏽*
*👉🏼Gafarar Allah👆🏼*
*👉🏼Rahamarsa 🌴🌲*

*Su tabbata ga duk wani members na wannan group mai albarka👏🏽👏🏽👏🏽*


*Mai yakai Hadisan Annibi Dadi?*
*Wallahi babu Amma karanta wayannan Hadisan zaka/ki gane maganata in shaa Allah*
*HADISI NA FARKO*
Manzon Allah (S.A.W) ya na cewa Wanda ya karanta Qulhuwallahu Ahad kafa 10x Allah ya yi masa
Alkawarin zai gina masa katafaren gida a gidan Aljanna. Sai Sayyidina Umar ya ce Ai to in haka ne sai
mu dinga yawaitawa, sai Manzon Allah ya ce Allah shine mai yawaitawa Allah shine mai tsabtacewa.

*HADISI NA BIYU*
Manzon Allah ya na cewa duk wanda ya karanta suratul Kahfi a ranar jumaa Allah zai cika masa
hasken sa har zuwa wata jumaa mai zuwa yana cikin haske yana cikin farin ciki.

*HADISI NA UKU*
Annabi Muhammad (S.A.W) ya ce duk wanda ya haddace ayoyin goma na farkon kahfi Allah zai
kiyaye shi daga fitinar Dujjal.

*HADISI NA HUDU*
Manzon Allah yana cewa Wanda ya karanta ayatul kursiyu bayan kowace Sallah ta farillah ba abinda
zai hana shi shiga Aljanna sai in bai mutu ba.

*HADISI NA BIYAR*
Idan kazo zaka kwanta a shimfidar ka da daddare to ka karanta kulya ayyu hal kafirun to bazaka mutu
mushriki ba idan ka mutu a wannan daren.

*HADISI NA SHIDA*
Wanda ya yi alwala, bayan ya kare alwala sai ya ce Ash-hadu alla ilAha illallAh wahadahu lasharika
lahu wa anna muhammadan Abduhu wara suluhu. Allahumma Ja'alni minattauwabina waja'alni minal
mutadhahhirina.
Duk wanda ya fadi wannan bayan gama Alwalar sa to za'a bude masa kofofin Aljanna guda takwas ya
zabi wadda ya ke son shiga.

*HADISI NA BAKWAI*
Wanda ya yi alwala bayan ya kammala alwalar sa kaf, sai ya ce Subhanakallahumma Wabihamdika ash
-hadu allah Ilaha illallah anta astagfiruka wa'atubu ilaika.
Zaa rubuta wannan acikin wata takarda baza'a bude ta ba sai ranar lahira ya ga alkhairin da ke cikin ta.

*HADISI NA TAKWAS*
Wani Sahabi ya ke cewa wata rana muna tare da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wasallama sai wani
mutum daga cikin sahabbai ya ce Allahu Akbar kabirah, Walhamdulillahi kasirah, Wasubhanallahi
bukratan waasilah, Sai Manzon Allah ya ce wanene cikin ku ke fadar wannan kalma, sai ya ce ni ne Ya
rasulullah sai Manzon Allah ya ce nayi mamakin wadan nan kalmomi da ka fada, anbude kofofin sama
gaba daya saboda wannan kalma da ka fada. Sai Abdullahi Dan Umar ya ce tun daga wannan rana
kullum sai na fadi wannan kalma, ban taba tsallake wata rana ko wani lokaci da bana fadar wannan
kalma ba.

*HADISI NA TARA*
Wata rana mun kasance muna Sallah a bayan Manzon Allah (S.A.W) da Annabi ya dakko daga ruku'u
sai ya ce Sami'Allahu Liman Hamidahu sai wani mutum daga cikin sahabbai yace Rabbana Walakal
Hamdu, Handan Kasiran Dayyiban Mubarakan Fihi da aka gama sai Manzon Allah ya waiwayo sai ya
ce Wanene ya fadi wannan sai mutumin yace Ni ne ya Manzon Allah sai Manzon Allah ya ce Naga
Malaika talatin da "yan kai suna rigagato wazai rubuta wannan aiki yaje ya gayawa Allah.
*HADISI NA GOMA*
Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam ya ce Wanda ya yi sallar nafila rakaa goma sha! biyu tsakanin dare
da rana Allah zai gina masa gida a cikin gidan Aljanna.

*HADISI NA SHA DAYA*


Wanda ya kiyaye yana yin nafila raka'a hudu kamin sallar azahar da kuma raka'a hudu kamin sallar
la'asar to Allah zai haramta masa shiga wuta.

*HADISI NA SHA BIYU*


Manzon Allah Yana cewa Allah ya jikan wanda ya yi sallar nafila raka'a hudu kamin la'asar.

*HADISI NA SHA UKU*


Wanda yake karanta ayoyi goma da daddare to baza'a rubuta shi cikin gafalallu ba, wanda ya ke karanta
ayoyi dari to za'a rubuta shi cikin masu bauta ga Allah, wanda kuma ke karanta ayoyi dubu a cikin dare
kullum to za'a rubuta shi daga cikin masu arzikin lahira.

*HADISI NA SHA HUDU*


Wanda da yi Sallar nafila a cikin duhu inda bawanda zai ganshi to Allah zai' linka masa sau ashirin da
biyar na sallar da zai yi wani ya ganshi.

*HADISI NA SHA BIYAR*


Annabin tsira ya ce Wanda yayi sallar walha (Sallar hantsi/Luha) rakaa hudu kuma yayi rakaa hudu
kamin sallar laasar, Allah zai gina masa gida a cikin aljanna.

HADISI NA SHA SHIDA


Hakika malaiku suna yin salati ga wadanda suke cika sahun farko, idan suka ga wata kafa a cikin
Sallah suna cikata basa barin ta.
Allah y asa mudace x

*Kai/Ke ma tura zuwa ga wasu*


*LOVE STORY ALONE *
_BEST LOVERS WHATSAPP GROUP _
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
*BURIN ZUCHIYATA NA BAWA SOYAYYA RAYUWATA DOMIN ETA CE TAKE TAPIYAR
DA ZUCHIYATA*
💛💛💛💛💛💛💛💛💛💛
*A KODA YAUSHE BURINA NAGA MASOYA A CHIKIN PARIN CHIKI DOMIN SOYAYYA
ETACE TAKE SAY TA ZUCHIYA KODA KUWA BABU PAHIMTA A TSAKANI*
💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚
*MASOYA MU RIQE SOYAYYA A KO WANE LOAKACHI SO ZAY KAWO MANA DAUKI A
SANDA MUKE BUQATA*
💙💙💙💙💙💙💙💙💙💙
*MU KALLI CHIKIN IDON WANDA MUKE SO MU BAYYANA MASA SOYAYYA SHINE
ZUCHIYARMU ZATA SAMU SAUQI*
💜💜💜💜💜💜💜💜💜💜
*HASKEN SOYAYHA SHINE YAKE HASKAKA MURMUSHIN MU HARTA KAYGA
YABAMU SHAUQI A ZUCHIYA WANDA BABU MADADINSHI*
🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤
*YAUDARA A SOYAYYA KAN HAYPAR DA DAMUWA MAY KASHE NISHADI SANNAN
KUMA MAY ZURPAOA ZUCHIYA CHIKIN QUNCHI SANNAN IDAN MUKA YAUDARI
MASOYI DA SOYAYYA TABBAS SOYAYYA ZATA RAMA MASA A LOKACHIN DA BAMU
SANIBA*
💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔
*KADA KU KARYA ZUCHIYAN WANDA SUKA NUPO KU DA SOYAYYA MASOYI SHINE
YASAN SIRRIN ZUCHIYA DAMA SANNAN SHINE ZAI TAPIYAR DA SO KAMAR SHINE
JIGON SHI*
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣
*SO KAN SAKA MASOYA ZUBAR DA HAWAYE AMMA BANA KUNCHI BA NA NISHADI
WANDA DUK LOKACHIN DANA TUNA MAY SONA SAY NAYITA PARA'A HARTA KAYGA
HAWAYEN DADIN ZAMA DA ETA YA SAUKA DAGA ZUCHIYATA*
💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕
*SOYAYYA KAN SHIGA ZUCHIYA A HANKALI SANNAN DOLE AKAN BATA MASAUKI A
ZUCHIYA YAYINDA TA DOSHI NAZARI KO MURADIN RAY A GABA KUMA ETA CE ZATA
HASKAKA RAYUWA*
💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
*QAUNA ITACE TAYI DAY DAY DA KYAWUN ZUCHIYA AMMA SO YAKAN QARA WA
KAUNA NISHADI SON ETA KAUNA KUNYA CE A CHIKIN TA YAYINDA A SO BA KUNYA
TO KAUNA BATA TAREDA WANNAN YANAYIN*
💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓
*KAUNA ITACE ADON ZUCHIYA HAKA KUMA ETACE SILAR SAMUN DOREWAR ZAMAN
LAPIYA SANNAN QAUNA BATA PITA DAGA ZUCHIYA HAKAN NE YASA KAPIN QAUNA
TA SHIGA ZUCHIYA SAY AN DADE ANA KYAUTATAWA SOYAYYA DA GASKIYA
DAKUMA DUKKAN PARIN CHIKI DA YA BAYYANA*
💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗
*SOYAYYA BATA HANGEN DALA SAY DAY BURIN CHIKINTA YAKAN PITO DA TSAN
TSAR ABINDA YA BOYE GASKIYA CE KO QARYA HAKA SO BAYA SANUWA TA
MAGANA AMMA MUKAN BANBAN CE SOYAYYA MAY NAGARTA DA EDO TA _AJI_*
💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*MURMUSHI YAKAN HASKAKA ZUCHIYA YAYINDA MASOYINKA YAKE MAKA SHI
DON YAPI KOMAY KAWO DAUKI MUSAMMAN IDAN ANKASANCE A CHIKIN WANI
YANAYI WA YAKE NUNA DAMUWA MURMUSHI KADAY YANA DAUKE WANNAN
NAUYIN*
💘💘💘💘💘💘💘💘💘
*SOYAYYA TAKAN SOKI ZUCHIYA HARTAKAY GA TA HAYPAR DA KADAYCHI KUNYA
KO JAN AJI YAKAN CHUTAR DA WANDA YAKE YINSHI WAJEN BAYYANA SOYAYYA
DON SO BARUWANSHI DA AJI KO ISA KO KUNYA WAJEN PURTASHI DAN SHI SARKINE*
💝💝💝💝💝💝💝💝💝💝
*MU SUTURCE SOYAYYAR MU DA KYAUTATAWA DAKUMA NISHADI HAKA SHINE ZAY
NUNA MANA HANYAR DA ZAMU BI WADDA ZATA PITO DA AYNIHIN JIN DADIN MU
WANDA BAMUSAN INDA YAKE BA SAY MUNBI QAUNA A BAYA TA NUNA MANA
SHI*......❗
_SOYAYYA SARAUNIYA CE DUK ZUCHIYAR DATA TUNKARA DA NIYAR SHIGA DILE
TA SAMU HANYA DON GIRMANTA YA WUCE A TOSHE HANYAR WUCEWANTA IDAN
DA HALI MU RUNGUMI SOYAYYA KODAKUWA HAKAN BA SON ZUCHIYAR MU BANE
IDAN DA HALI MU MIQA RAYUWANMU GA SOYAYYA KODA KUWA ZAMU RASATA
HAR ABADA IDAN DA HALI MUSO ME SANMU KODA KUWA HAKAN BAZAY TABBATAR
DA CHIKAR BURIN MU BA IDAN DA HALI MU KYAUTATAWA MASOYAN MU KODA
KUWA BAKIN CHIKIN MU ZAY BAYYANA DAGA BAYA SUNE ZAU SHARE MANA
HAWAYE SO YAYI RANA KENAN IDAN DA HALI MU DAYNA TSIRON SOYAYYA MU
BAYYAN ATAWAKKALINMU A FILY TA HAKAN NE ZAMU SAMU DAMAR GANO ASALIN
JIN DADIN MU WANDA YAKE A BOYE A QARQASHIN SAKACHIN MU_
~MU GUJI YAUDARA MASOYA BATADA RIBA~
_GROUP_-- *LOVE STORY ALONE *
_typ by_--- (AmBrOsS)
*GROUP ADMINS*
+2348135911255
+2348106433287
+2348037681619
💞💘💍
Na gina soyayyarki bisa yarda da amincewar zuciyata ❣wacce bazata taba gushewa ba,
Ke👉🏻👩🏼 nake yiwa dukkan tanadi na a soyayya mallakarki shine fatana haka kuma sunanki a
zuciyata❤ baya taba canjawa domin a koda yaushe ke👉🏻👩🏼 kika zamo sirrina*** na yarda zanso
kizamo mallakina kuma abokiyar rayuwata*** domin dukkan farin cikin ruhina yana tattare dake 👉
🏻👩🏼
Duk wacce ta karanta da ita nakeyi😆😆😆 😜😜

Das könnte Ihnen auch gefallen